Wednesday, January 2, 2019

ANKASHE MUTANE SHA TAKWAS 18, A KAUYUKKAN JIHAR ZAMFARA.

Ankashe mutane 18 akauykkan Jahar Zamfara
-----------------
Akalla mutane goma sha takwasne 18, aka ruwaito ankashe akayukkan karamar Hukumar Tsafe kauyen Dutsen Kure da kauyen Manasa kamar yadda jaridar Premium times ta ruwaito cewa maharan sun Mamaye Kauyukkan da safiyar Ranar Talata 01-01-2019.

Inda maharan suka kashe mutane tara 9 a kauyen Dutsen Kure da kuma kauyen Manasa sun kashe, kamar yadda premium times ta ruwaito mazauna kayukkan sunce Barayin sun Mamaye Garin saman Babura, da Bindigogi ahanayensu.

Maharan sun lalata dakunan ajiye abinci akauyukkan tareda lalata gidajen alummah wanda yanzu haka mazauna Garin sunyi kaura zuwa Jahar katsina. Kwamandan dake kula da yaki da hare hare yankin Shehu Mohammed, yace yanzu haka Yansanda nakokarin dawo da zaman lafiya yankin.


No comments:

Post a Comment

GWAMNAN JIHAR ZAMFARA YA NISANTAR DA KANSA AKAN DAKATAR DA 'YAN MAJALISU HUDU DA AKAYI.

Daga Salisu Bello . Gwamnan Jihar Zamfara Abdulaziz Yari Abubakar ya nisantar da kan sa da sa hannu wajen dakatar da 'yan Majalisar do...