Sai dai adai waje kuwa, majalisar dokokin jihar ta zamfara karkashin jagoranci Hon. Sanusi Garba Rikiji ta Ayyana wasu mataimakan kananan hukumomi guda uku wadanda Karin bai Shafa ba, saboda basu biyayya ga gwamnatin Gwamna Abdul'aziz Yari.
Adai waje kuwa shima shugaban karamar hukumar Bukkuyum ya kwatanta irin wannan yunkuri ga wasu kansilolan Bukkuyum guda Hudu, inda yake tabbatar masu koda majalisar ta Kara wa'adin to sukam su San inda dare yamasu, don bazaiyi tafiya da suba tunda bakison gwamnatin Gwamna Abdul'aziz Yari Abubakar.
Daga
No comments:
Post a Comment