Friday, January 4, 2019

LABARI DA DUMI-DUMI


Yan majalisar dokokin jihar Zamfara da aka dakatar suna taro da manema labarai domin fitar da matsayar su akan dakatarwa  da kuma  karin wa'adi da gwamnatin jihar Zamfara tayi wa Chiyamoman kananan  Hukumomi.

Zamu kawo maku sauran bayani  nan gaba kadan.

No comments:

Post a Comment

GWAMNAN JIHAR ZAMFARA YA NISANTAR DA KANSA AKAN DAKATAR DA 'YAN MAJALISU HUDU DA AKAYI.

Daga Salisu Bello . Gwamnan Jihar Zamfara Abdulaziz Yari Abubakar ya nisantar da kan sa da sa hannu wajen dakatar da 'yan Majalisar do...