LABARI DA DUMI-DUMIN SHI.
A kwanakin baya mun kawo maku labarin cewa, an dakatar da 'yan majalisa guda Hudu (4) a jihar Zamfara, wadanda suka hada da ...
Hon Abdullahi Muhammad Dansadau
Hon Mani Mummini Masamar Mudi
Hon Salisu Musa Kainuwa
Hon Mansur Ahmad Bungudu.
Hantsi ta tsinkawo maku wasu Karin 'yan majalisa Uku (3) da ake shirin sake dakatar wa Bayan bakwai din da suka ware kansu a baya, Wanda yanzu yawan wadanda zasu rabu da sashen gwamnati yake dab da zama Goma (11) Cikin Ashirin da Hudu.
Wadanda ake shirin dakatarwar ana tuhumar su ne da Alaka da tsohon gwamnan jihar Zamfara kuma Sanata a halin yanzu, Sanata Ahmad Rufa'i Sani, kasancewar ana tuhumar su da Cewa, sune idanun shi a majalisar.
Wadanda ake tuhumar sun hada da..
Hon. Hashimu M Shehu Gazura
Hon. Aminu Dan Jibga
Hon yusuf Moriki.
Hmmm, Bahaushe yace, Indai anbi daga-daga...
Hantsi Online news: Jarida ce da ke wallafa labaranta a shafin sada zumunta, wanda suka shafi, siyasa, Noma da Kiyo, addini, zamantakewa, kimiyyah, wasanni, adabi, kiwon lafiya, ra'ayoyi, martani, labarai da dumi-duminsa, d/s : jaridarhantsi@gmail.com
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
GWAMNAN JIHAR ZAMFARA YA NISANTAR DA KANSA AKAN DAKATAR DA 'YAN MAJALISU HUDU DA AKAYI.
Daga Salisu Bello . Gwamnan Jihar Zamfara Abdulaziz Yari Abubakar ya nisantar da kan sa da sa hannu wajen dakatar da 'yan Majalisar do...
-
A yau ne wa'adin kananan hukumomi a jihar zamfara yake cika, wanda aka masu na shekara uku kamar yadda doka ta tanada a jihar ya zamfar...
-
Ankashe mutane 18 akauykkan Jahar Zamfara ----------------- Akalla mutane goma sha takwasne 18, aka ruwaito ankashe akayukkan karamar Huku...
-
Daga... Ibrahim Bello Gusau Ibg Abun da ake tsammani a zaman kotu na yau alhamis 3-1-2019 bai wuce na bayyanar shugabar hukumar zabe...
No comments:
Post a Comment